iqna

IQNA

halifan Allah
Me Ku'ani Ke Cewa (2)
Tehran (IQNA) Lokacin da Allah ya halicci mutum kuma ya kira shi magajinsa a bayan kasa, mala’iku suka yi wa Allah wata tambaya da ta hada da musunta kyawawan dabi’un dan Adam: “Shin za ka sanya wani mai barna a bayan kasa mai zubar da jini, sa” sai Allah Ya amsa masu da cewa: “Na san abin da ku ba ku sani ba.
Lambar Labari: 3487318    Ranar Watsawa : 2022/05/21